

Shugaban sashen kula da al’amuran dalibai na jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Kano Dr Yusuf Musa Kibiya, ya bayyana cewa fito da tsarin koyar da dalibai...
Shirin Kowane Gauta na ranar Litinin 7/10/2019 tare da Khalid Shatima Download Now A yi sauraro Lafiya
Shirin Inda Ranka na ranar Litinin 7/10/2019 tare da Nasir Salisu Zango. Download Now A yi sauraro lafiya
Gwamnatin jihar Kano zata dauki malamai dari shida da za su koyar a makarantun Almajirai da za’a sauya wa fasalin karatu a wani mataki na kokarin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce Gwamnatin Kano zata maida wani bangare na katafaran filin wasa na Mahaha wanda aka fi sani da Takardar tsire,...
Mamamakon ruwan sama da aka wayi gari da shi a yau ya mamaye kofar shiga makaranatar sakandiren Tarauni dake birnin Kano. Tashar Freedom radio ta gano...
Bayan shafe shekaru goma tana bincike cibiyar binciken harkokin noma ta jami’ar Ahmad Bello da ke Zaria da hadin gwiwar gidauniyar binciken harkokin gona ta Afrika...
Gwamnan jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya nada masu taimakawa na mussamam ga matansa guda uku. Daga cikin masu bada shawara na musamman guda 51...
An bayyana damuwa a matsayin daya daga cikin abubuwan dake jawo tabin hankali tsakanin al’ummar jahar Kano. Babbar maaikaciyar jinya ta asibitin masu tabin hankali na...
A jiya Lahadi ne aka bude gasar cin kofin shugaban hukumar kwallon kafa ta jihar Kano Alhaji Shariff Rabiu Inuwa Ahlan karo na uku a filin...