

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya rantsar da sababbin kwamishinonin da ya aike da su majalisar don neman sahalewar su. A jiya Talata ne dai...
Download Now
Download Now A yi sauraro lafiya.
Jami’an sintiri na yankin Kawon Arewa dake nan Kano sun cafke wata mata mai suna Aisha Muhammad bisa zargin ta da kasha jaririn da ta Haifa....
Tun a farko dai wani rikici ne ya faru tsakanin marigayin Abba Abdulkadir da wani a garin Madobi, inda yayi karar sa a wurin ‘yan sanda,...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba biyu karkashin mai shari’a Aisha Rabi’u ta yanke hukuncin daurin shekaru goma sha shida ga wani mutum da ake zargi...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 3 ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani matashi mai suna Abba Mustapha. Matashin mai shekaru 33...
Wani magidanci da ke karyata ganin sunan Allah da ke fitowa a jikin wasu abubuwa da dama, ya saduda bayan da sunan Allah subhanahu wata’ala ya...
Tsohon kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Alhaji Tajudeen Gambo yace rashin kwararrun malamai da rashin kayayyakin koyo da koyarwa da kuma yadda iyake suka ta’allaka cewa...