

A baya bayan nan ne wata kungiyar majalissar dinkin duniya dake lura da abinci da hakar noma da ake kira da “The food and agriculture organization”...
Daya daga matasan ‘yan siyasa na karamar hukumar birni da kewaye Habib Sadam Makwarari ya roki gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da ya sasanta...
Fitaccen dan siyasar nan Alhaji Aminu Maidawa Fagge ya bayyana cewa ko kadan dokar tsaftace shafukan sada zumunta da gwamnati tayi ko kadan ba ta magance...
Dagacin garin Kera dake karamar hukumar Garko a nan Kano ya sanya dokar kayyade kudin aure da sadaki baki daya akan kudi N137,000 ga budurwa, bazawara...
Al’ummar unguwar Dandishe Gabas dake karamar hukumar Dala a nan Kano sun koka kan wata budurwa da suka ce ta addabe su a yankin. Mutanen unguwar...
Wani magidanci mai suna Mallam Bello da matarsa sun gamu da ibtila’I inda wani mutum mai suna Sulaiman Saleh ya yanke su da wuka a wuya...
Download Now A yi sauraro lafiya.
Download Now A sauraro lafiya.
Majalisar dattijai a zaman ta na jiya ta bukaci gwamnatin tarayya da ta haramta shigo da kayayyakin sutura daga kasashen waje na tsawon shekaru biyar domin...
Rundunar ‘yan sandar jihar Kano ta ceto wani yaro dan shekara 11 da aka sace daga unguwar PRP da ke unguwar brigade a nan Kano, a...