Sashen kula da bayanan sirri kan harkokin kudi wato Nigerian Financial Intelligence Unit NFIU, ya haramtawa bankunan Najeriya gudanar da hada-hada ta cikin asusun hadaka tsakanin...
Shekaru masu yawa baya, Allah ya albarkaci garin Kano da gine-gine da kayan tarihi da galibi mutane daga sassan duniya daban-dabam ke zuwa don buda ido....
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci kwamitin ta da ke kula da kananan hukumomi da sarautun gargajiya da ya dauko dokar sarautar gargajiya ta jihar ta...
Fadar shugaban kasa ta ce sace hakimin Daura kuma sirikin dogarin Buhari ya nuna cewa jami’an tsaro ba sa baiwa wani yanki kulawa ta musamman a...
Wani likita a sashen kula da lafiyar al’umma na Asibitin koyarwar na Aminu Kano da ke nan Kano Dr Mukhtar Gadanya, ya ce, amfani da suturun...
Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da cigaban al’umma wato CITAD ta yi kira ga kungiyoyin dalabai da malamai da su hada hannu wuri guda wajen ciyar da...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta ce tsakanin shekarar 2015 shekarar bara, ta kwato kadarori guda dari biyu da goma sha hudu...
Gwamna Nasir El-Rufai ya bukaci rundunar sojin saman Najeriya ta tura da dakaru na samun domin dakile ayyukan masu satar mutane a titin Kaduna zuwa Abuja....
Tsohon mai taimakawa Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan al’amuran majalisar wakilai ta kasa Kawu Sumaila ya bayyana kafafun yada labarai a matsayin abokan tafiyar da mulkin...
Kwamitin wucin gadi na majalisar wakilai da ke binciken zargin fitar da naira biliyan talatin da uku daga asusun hukumar kula da fansho ta kasa zai...