Connect with us

Labarai

Raunin akida ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙa- Ganduje

Published

on

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce raunin akidar siyasa a jam’iyyun Najeriya ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙar ‘yan siyasa daga wannan jam’iyya zuwa waccan.

 

Ganduje ya bayyana hakan ne yayin da ya ke yin tsokaci kan yawaitar sauya sheƙar wasu manyan ‘yan siyasa zuwa APC, inda ya ce, mafi yawan jam’iyyun siyasar ƙasar ba su da bambancin manufofi da akidu da za su riƙe mambobinsu.

 

Ya ƙara da cewa a tsarin dimokuraɗiyya, kowane ɗan ƙasa yana da ‘yancin shiga jam’iyyar da yake so, yana mai jaddada cewa yawaitar masu komawa APC na nuna yadda jam’iyyar ke ƙara samun karɓuwa a sassa daban-daban na Najeriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!