Connect with us

Labarai

Ronaldo ya amince da ci gaba da zama a Saudi Pro League

Published

on

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr Cristiano Ronaldo ya shirya ci gaba da zama a kungiyar inda ya ke fatan buga gasar kofin Duniya na shekarar 2026 da ke tafe.

Cristiano Ronaldo dai, ya amince da ci gaba da zama a gasar Saudi Pro League nan da shekaru biyu masu zuwa.

Bayan shekara guda ta farko, shekara ta biyu za ta zama zabi ga dan wasan gwargwadon kokarin da kuma shirin sa.

Karin kwantiragin nasa zai bai wa gwarzon dan wasan duniyar har sau biyar damar zama a Riyadh zuwa 2026.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!