Connect with us

Labarai

Rundunar Civil Defence ta bukaci hadin kan mutanen Kano

Published

on

Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da ba da gudummawa wajan tallafawa harkokin tsaro.

 

Shugaban hukumar Muhammad Hassan Agalama ne ya bayyana hakan lokacin bikin ranar Civil Defence ta Duniya na bana.

 

Da yake jawabi a madadin shugaban hukumar, SC Ibrahim Idris Abdullahi, ya ce dole sai an samu haɗin kai tsakanin al’ummar gari da kuma hukumar ta su, kafin a cimma daƙile harkokin rashin tsaro a faɗin jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!