Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya ta halaka kwamandan kungiyar ISWAP

Published

on

Rundunar Sojojin Nigeriya ta hallaka wani babban Kwamandan Kungiyar ISWAP da mayakan su 41, wanda su ka hallaka wasu masunta a kauyen Mukdolo da ke karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.

Al’ummar yankin dai da dama na bayyana farin cikin su a fili da samun nasarar akan ‘yan ta’ddan da suka dade suna cutar dasu.

Danna alamar sauti don jin karin bayani.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/03/BOKO-HARAM-AN-TASHI-LAFIYA-29-03-2023.mp3?_=1

 

Rahoto: Ahmad Kabo Idris

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!