Connect with us

Kiwon Lafiya

Rundunar ‘yan Sanda Jihar kano ta dakatar da Hakan Albakatun kasa

Published

on

Rundunar ‘yan sanda jihar Kano ta tabbatar da cewar za ta duk mai yiwuwa wajen ganin ta tabbatar da kudurin gwamnatin Tarayya wajan ganin ta hana hakar albarkatun kasa a wasu daga cikin jihohin Najeriya.

Kakakin hukumar DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan yayin wata ziyara da rundunar takai wajan hakan Albarkatun kasa dake kauyen Rimi a karamar hukumar Sumaila a jiya Talata.

DSP Abdullahi Kiyawa ya ce sun ajiye jami’ansu a wurin tare da yin kira ga mutane da su zama masu biyayya ga dokar.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!