Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Salon mulkin Buhari ya raba kan Najeriya – Obasanjo

Published

on

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce, Najeriya ta gaza kuma tana daf da zama kasa da ke neman rugujewa.

Olusegun Obasanjo ya ce Najeriya ta rabu gida-gida sakamakon salon mulki na shugaba Muhammadu Buhari.

Tsohon shugaban kasar ya bayyana hakan ne lokacin da ya ke gabatar wata makala a wajen wani taron tuntuba da aka gudanar a Abuja.

Obasanjo ya ce rarrabuwar kawuna da kin jinin juna sai kara yawa yake a kasar nan sakamakon yadda gwamnati ke jagorantar kasar.

Taron dai an gudanar da shine a ranakun tara zuwa goma ga wannan wata a birnin tarayya Abuja.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!