Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sarkin Bichi ya jagoranci sallar Juma’a

Published

on

Maimartaba Sarkin Bichi Alhaji Nasiru Ado Bayero ya jagoranci sallar Juma’a ta yau, a babban masalacin juma’a na garin Bichi bayan da ya isa fadar sa da safiyar yau.

Jaridar Kano Focus ta rawaito cewa a ya yin hudubar Sarkin Bichi yayi kira ga al’umma da su rinka taimakawa ‘yan uwan su a koda yaushe.

Kazalika ya yi kira ga ‘yan uwa musulmai da su tuba izuwa ga Allah kasancewar ubangiji na karabar tuba a koda yaushe.

Alhaji Nasiru Ado Bayero ya ce taimakon juna a tsakanin al’umma na cikin halaye kyawawa na manzon tsira Annabi (S.A.W) a don haka ya bukaci al’umma kan su rika taimakon juna.

Karin labarai:

Manyan abubuwa 4 da hudubar da Muhammadu Sunusi II ta kunsa

Sarkin Kano ya bude masallacin juma’a na sabuwar jami’ar Bayero

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!