Connect with us

Labarai

Shalkwatar soji na shirin sauya wa wasu manyan jami’ai wuraren aiki

Published

on

Shalkwatar rundunar sojin kasar nan ta ce za ta sauya wa wasu daga cikin manyan jami’anta wuraren aiki, a wani bangare na kara inganta ayyukanta da harkokin tsaron kasar nan.

 

Babban hafsan sojin Lutanan Janaral Olufemi Oluyede ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da mai rukon mukamin shugaban sashin yada labarai na rundunar Lutanan Kanal Appolonia Anele ta fitar.

 

Haka kuma shalkwatar ta ce, za ta ci gaba da sauyawa duk sauran jami’anta wuraren aiki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!