Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Shugaba Buhari ya aike da ta’aziyyar sa ga kasar Ivory Coast

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ake da ta’azziyar sag a al’ummar kasar Ivory Coast bisa rasuwar firaministan kasar Amadou Gon Coulibaly wanda ake sa ran cewar zai tsaya takarar shugaban kasa a watan Okotoban da ya gabata.

Mai taimakawa shugaban kasa na musamman kan kafafan yada labarai Garba Shehu ya sanar da hakan ta cikin sanarwa da ya fitar.

Sanarwar ta kara da cewar, shugaban kasa Muhammadu Buhari na cewa yace mutuwar Firaministan zai girgiza kasar kasancewar ya bada gudunmawa wajen ciyar da kasar ta Ivory Coast.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!