Connect with us

Labarai

Shugaba Joao Lourenco na Angola ya gabatar da shawarwarin kawo ƙarshen rikicin gabashin Congo DR

Published

on

Shugaban Angola, Joao Lourenco, ya gabatar da wasu shawarwari domin kawo ƙarshen rikicin da ke faruwa a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, kamar yadda fadar shugaban ƙasar Congo ta ruwaito.

 

An bayyana shawarwarin a matsayin masu matuƙar ban sha’awa, amma ba a fitar da cikakkun bayanai ba.

 

Ofishin shugaban Angola ya ce ya gana da takwaransa na Congo, Felix Tshisekedi, a Luanda na tsawon sa’o’i domin tattauna rikicin da kuma ƙoƙarin kawo ƙarshen sa.

 

Tshisekedi ya bayyana cewa shawarwarin Lourenco na iya taimakawa matuƙa wajen neman zaman lafiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!