Connect with us

Labarai

Shugabannin ƙasashen Afrika sun kammala taron ƙungiyarsu karo na 39 a birnin Ethiopia

Published

on

Shugabannin ƙasashen Afrika sun kammala taron ƙungiyarsu karo na 39 a birnin Addis Ababa na ƙasar Habasha, inda suka tattauna game da matsalolin da Nahiyar ke fuskanta.

 

Shugaban kasar Burundi, Evariste Ndayishimiye da ya karbi jagorancin ƙungiyar, da takwaransa na Djibouti, Mahmoud Ali Youssouf ne suka gabatar da matsayar da taron ya cimma.

 

Ƙungiyar ta ce, ba za ta sake lamuntar ƙwace mulki da ƙarfin tuwo ba, a wani yanayi da shugaban mulkin sojin Guinea Janar Mamadi Doumbouya da takwaransa na Gabon Brice Nguema ke halartar taron.

 

Game da ƙasashen ƙawancen AES, wato Mali da Nijar da Burkina Faso kuwa, AU ta ce za ta ci gaba da tattaunawa da shugabannin mulkin sojin da suka ƙwace mulki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!