Connect with us

Labarai

Shugabar enezuela na shirin sakin Fursunoni bayan ta musu afuwa

Published

on

Shugabar gwamnatin rikon kwarya ta Venezuela, Delcy Rodríguez, ta sanya hannu kan wani kudurin yin afuwa wanda kungiyoyin kare hakkin dan adam suka ce matakin zai kawo sauki ga daruruwan fursunonin siyasa a kasar.

 

Fursunonin siyasa a Venezuela an kiyasta cewa sun kai 600, amma babu tabbas kan wadanda za a saki.

 

Masu fafutika sun ce matakin afuwar bai shafi fursunonin da aka samu da jagorantar tawaye ba, da laifin rashawa da kuma wallafa sakonni na adawa ga gwamnati a kafofin sada zumunta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!