Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Siyasa

Siyasa: Muntari bai can-canci zama kwamishina ba –Hamza Darma

Published

on

Muntari bai can-canci zama kwamishina ba –Hamza Darma

Daya daga cikin dattawan siyasa na karamar hukumar birni da kewaye Alhaji Hamza Usman Darma ya bayyana cewa ko kadan jagoran jam’iyyar APC na karamar hukumar birni Dakta Muntari Ishaq Yakasai bai can-canci zama kwamishi na ba.

Cikin shirin kowane gauta na nan Freedom Radio Darma ya caccaki labarin dake yawo wanda ke cewa Muntari Ishaq din shi ne wanda gwamna zai bawa kwamishina a karamar hukumar birni.

Inda ya bayyana cewa Muntari ya raina gwamna, da jam’iyya, sai dai hakan bai yiwa magoya bayan muntarin dadi ba, inda tuni suka fara mayar da martani.

Siyasar Kano sai Kano.

RUBUTU MAI ALAKA:

Mahaifi yaki karbar gawar dansa tsawon shekaru 20 a Kano

An bude masallacin jumu’a na marigayi Umar Sa’id Tudunwada

Kungiyar Kwadago sun cimma yarjejeniya da Gwamnati

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!