Connect with us

Labarai

Sojoji sun ceto mutane 9 ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a hanyar Ajaokuta zuwa Itobe

Published

on

Rundunar Sojin Najeriya ta ce, ta ceto mutane tara da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a kan hanyar Ajaokuta zuwa Itobe a jihar Kogi.

 

Rahotonni sun bayyana cewa, Sojojin sun yi artabu da masu garkuwar ne a kusa da garin Adumu, lamarin da ya tilasta musu tserewa tare da barin mutanen da suka sace.

 

Wadanda aka ceto din, sun haɗa da dattawa maza biyu sai mata biyu, maza huɗu da jariri

 

Rundunar sojin ta kara da cewa, ta miƙa mutanen da ta ceto din ga jami’an ‘yan sanda domin ci gaba da gudanar da bincike.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!