Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

ilimi

Tinubu ya gargadi shugabannin jami’o’i

Published

on

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gargadi mahukuntan jami’o’in gwamnati da su guji kara kudin makaranta ba bisa ka’ida ba.

Shugaban ya bayyana hakan ne yayin da ya ke jawabi a garin Uyo yayin taron kammala karatu na jami’ar Uyo ta jihar Akwa Ibom da yammacin Alhamis din makon nan.

Tinubu wanda ya samu wakilcin karamin ministan ilimi, Dakta Yusuf Sununu, ya ce matakin na hana samun damar zuwa manyan makarantu, musamman ga matasa marasa galihu a kasar.

Haka kuma, ya kara da cewa, ƙarin kudin makaranta ba bisa ka’ida ba na yin illa ga ci gaba da bunkasar makarantun gaba da sakandare.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!