Connect with us

Labarai

Tsarikanmu ga masu shigo da kayyayaki ta ruwa na da alaka da manufofin shugaba Tunubu- NPA

Published

on

Hukumar  Kula da Tashohin jiragen ruwa ta Najeriya NPA, ta ce, tsarin da hukumar ke samarwa ga masu shigo da kayyayaki ta ruwa ya na da alaka da manufofin shugaban kasa bola Ahmad Tunubu.

 

Shugaban hukumar Alhaji Abubakar Dantsho, ne ya bayyana hakan  yayin da ya ke yin jawabi ga masu ruwa da tsaki na hukumar da kuma abokan huldarta.

 

Dantsoho, ya ce, ci gaban da hukumar ke samu a yanzu na da alaka da manufofin da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ke kokarin samarwa a harkokin da suka shafi bangaren sufuri  a Najeriaya.

 

Haka kuma, ya kara da cewa, masu shigo da kayyakli ta ruwa sun samu sauki matuka, ta hanyar rashin samun jinkiri yayin fitar da kayyyaki, inda ya gode musu sakamakon goyan bayan da suke bayarwa ta hanyar cika ka’idojin da suka dace.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!