Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Tsaro: Ba za mu yi sulhu da ƴan bindiga ba – Buhari

Published

on

Gwamantin tarayya ta ce ba za ta tattauna ko zaman sulhu da ‘yan bindiga da masu garakuwa da mutane ba.

Karamin Ministan Ilimi Chukwuemeka Nwajiuba ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Nwajiuba ya ce, gwamnatin ta dauki matakin kin yin sulhu da masu tada hankalin jama’a ne, duba da cewa biyan su kudaden fansa na taimaka musu wajen mallakar makamai.

Ministan ya ce, gwamnatin tarayya na daukar matakan samarwa da dukkanin al’ummar kasar nan tsaro, ta hanyar yaki da ‘yan bindiga musamman ma a yankin Arewa maso gabas.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!