Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Walwalar ma’aikata gaba ta ke da komai – JUHESU ga gwamnatin tarayya

Published

on

Gamayyar kungiyoyin lafiya JUHESU sun rubutawa ministan kwadago da samar da aikin yi Dakta Chris Ngige wasikar buƙatar bai wa manbobin su abubuwan da suke bukata.

JOHESU sun rubuta wasikar ne a ranar 10 ga watan satumba 2021 bisa zargin kungiyar likitoci ta kasa NMA da yin katsa-landan a cikin Al’amuran ta.

Gamayyar kungiyoyin sun aikewa gwamnatin tarayya cewa, a kowanne bangare na aikin gwamnati walwalar ma’aikata abin bukata ne kuma shi ne a gaba da komai.

Wasikar ta JUHESU mai dauke da sa hannun shugaban ta kwamared Bio Josiah wani bangare ne na sake tunatar da gwamnatin tarayya kan barazanar tsunduma yajin aiki da suka yi kafin wa’adin kwanaki 15 da suka bayar.

Wannan dai na zuwa ne kwanaki kadan bayan da kungiyar NMA ta gana da shugaban kasa Muammadu Buhari.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!