Connect with us

Labarai

Wasu gwamnonin jam’iyyun adawa na dab da komawa APC- Akpabio

Published

on

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya tabbatarwa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu cewa wasu gwamnoni daga jam’iyyun adawa na dab da komawa jam’iyyar APC mai mulki.

 

Akpabio ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da ya yi da Shugaban Ƙasa a fadar gwamnati dake Abuja, inda ya ce nan ba da jimawa ba za su karbi wasu gwamnoni daga jam’iyyun adawa zuwa APC.

 

Haka kuma, ya kara da cewa hakan zai ƙara ƙarfafa jam’iyyar mai mulki, tare da bai wa Shugaban Ƙasa damar aiwatar da manufofin da suka shafi cigaban ƙasar nan cikin sauƙi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!