Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Wasu kungiyoyi a Kano sun bayyana kokwantonsu kan na’urar BVAS

Published

on

Bayan da hukumar zaɓe ta Najeriya INEC ta yi gwajin na’urar tantance masu kaɗa ƙuri’a ta BVAS tu ni ƙungiyoyin suka soma nuna fargaba kan yiwuwar sake komawa gidan jiya.

Babban Daraktan ƙungiyar SEDSAC mai rajin tabbatar da Dimokuraɗiyya a Kano Comrade Hamisu Umar Ƙofar Na’isa ya ce, ‘abin da ya banbanta VBAS da Card reader da aka yi amfani da shi a baya shi ne aike wa da sakamako’.

Wannan dai ya biyo bayan bibiyar gwajin da ƙungiyar ta SEDSAC ta yi, kan hakan ne take ganin akwai yiwuwar a iya samun tangarɗar hanyoyin sadarwa kamar yadda aka samu a zaɓen da ya gabata.

Hukumar zaɓe dai ta bada tabbacin cewa za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin ba a samu matsala wajen amfani da na’urar ta VBAS ba a zaɓen da ke tafe

Rahoton: Ahmad Kabo Idris

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!