Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Ya kamata mutane su fahimci manufar shugaba Buhari – Barista Ismail Ahmad

Published

on

Barrista Ismail Ahmad yace bai kamata mutane su rika kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba saboda irin manyan ayyukan raya kasa da gwamnatin ke yi domin ciyar da kasar gaba.

Ismail Ahmad ya bayyana haka ne ta cikin shirin Kowane Gauta na gidan Radio Freedom Kano.

Batista Ismail ya kara da cewa kamata ya yi mutane su sani cewa karin kudin mai da kuma na wutar lantarki da aka yi a yanzu an yi ne badan a muzgunawa talakawan kasa ba an yi  da nufin ciyar da kasar nan gaba.

Ya kara cewa kowa yasan talawan Najeriya ne kadai ke goyan bayan gwamnatin shugaba Buhari musamman wajen ayyulan data dakko na ciyarda Najeriya gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!