Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ya kamata NAHON ta sake duba farashin canjin kudade don rage tsadar kujerun Hajji: Kashim Shettima

Published

on

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya bukaci hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON da ta sake duba farashin canjin kudadenta domin samar da sauki a aikin hajjin da za a yi nan gaba.

Shettima ya mika bukatar ne a lokacin da ya karbi bakuncin shugabannin hukumar ta NAHCON karkashin jagorancin shugabanta, Alhaji Zikrullah Hassan a fadar shugaban kasa da ke Abuja jiya Laraba.

Shettima ya kuma shawarci hukumar ta NAHCON da ta yi duk shirye-shiryen da ake bukata don bawa alhazai kulawar da suke bukata.

Kasheem Shettima ya kara da cewa la’akhari da aikin Hajji aikin ibada ne, bai kamata hukumar ta yi wasarere da walwalar mahajjatan ba tsawon zamansu a kasa mai tsarki ba.

Rahoton: Yusuf Sulaiman

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!