Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yadda Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartarwa

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagorantar taron majalisar zartar ta kasa ta kafar Internet karo na 14, a babban birnin tarayya Abuja.

An dai fara taron ne da misalin karfe 10 na safe bayan da aka kammala taken Najeriya.
Daga cikin wadanda suka halacci taron akwai mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo da sakataren gwamnatin Boss Mustapha.

Sauran su hada da ministoci guda 8 ya yin da kuma aka hange shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Dr, Folasade Yemi-Esan.
Daga cikin ministocin akwai Rotimi Amaechi miistan Sufurin jiragen kasa da sanata Hadi Sirika ministan sufurin jiragen sama da Dr, Osagie Ehanire

Daga ciki akwai ministan lafiya da Zainab Ahmed da Abubakar ministar Kudi da Abubakar Malami ministan shari’a da Babatunde Fashola ministan lantarki da Lai Mohammed ministan yada labaai da kuma DR, Isa Ali Pantami ministan sadarwa na zamani

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!