Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Yadda kayan tarihin Kano ke neman dusashewa

Published

on

Shekaru masu yawa baya, Allah ya albarkaci garin Kano da gine-gine da kayan tarihi da galibi mutane daga sassan duniya daban-dabam ke zuwa don buda ido.

Sai dai wadannan kayan tarihi na neman dusashe saboda ta’adar rashin tattala kayan tarihi da gine-gine.

Umar Idris Shuaibu yayi duba kan wannan matsala ta rashin adana kayan tarihi, ga rahoton da ya hada akai.

https://freedomradionig.com/default/wp-content/uploads/2019/05/UIS-HERITAGE-KANO-HAU-27-04-20191.mp3?_=1

Download Now

Ayi sauraro lafiya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!