Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Yanzu-yanzu: Ƴan bindiga sun kashe ɗan majalisa a jihar Kaduna

Published

on

Ƴan bindiga sun kashe ɗan majalisa mai wakiltar ƙaramar hukumar Giwa a majalisar dokokin jihar Kaduna Aminu Rilwan Gadagau.

Ɗan majalisar wanda shi ne shugaban kwamitin ƙananan hukumomi da raya karkara na majalisar.

Sanata Shehu Sani ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wani rubutu da ya wallafa a shafin sa na Twitter a ranar Laraba.

Cikin rubutun nasa, Sanata Shehu Sani ya ce, ƴan bindigar sun kashe shi ne a kan hanyarsa ta zuwa Kaduna.

Ƙarin bayani zai zo muku anan gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!