Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

ilimi

Yara miliyan daya ba sa zuwa makaranta a Kano- UNICEF

Published

on

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/01/HAFSAT-ABDULLAHI-DANLADI-EDUCATION-RANA-24-01-20231.mp3?_=1

 

Wani rahoton da asusun tallafawa kananan yara na majalisar Dinkin duniya ya fitar a shekarar da mukayi bankwana fa ita ta 2022, ya nuna cewa kimanin yara miliyan goma da dubu dari biyar ne ba sa samun damar zuwa Makaranta a fadin duniya.

Sai dai kuma rahoton ya nuna cewa akasarin yaran da basa zuwa makarantar sun fito ne daga Najeriya.

Wannan dai na zuwa ne a dai-dai lokacin da ake bikin ranar ilimi ta duniya a yau 24 ga watan Junairu.

Majalisar Dinkin duniya ce dai ta Saba gudanar da bikin duk shekara domin lalubo hanyoyin gyara a fannin na ilimi.

 

HAFSAT ABDULLAHI DANLADI EDUCATION RANA 24 01 2023(1)

Danna alamar sauti domin jin cikakken rahoton.

Rahoton:Hafsat Abdullahi Danladi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!