Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Za a sake bude cibiyar gwajin Corona ta uku a Kano

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce a gobe Asabar za a bude sabuwar cibiyar gwajin cutar Covid-19 a jihar.

Babban jami’i a kwamitin karta kwana kan yaki da cutar na Kano Dr. Tijjani Hussain ne ya bayyana hakan a yayin wata tattaunawa da yayi da Freedom Radio a ranar Jumu’a.

Dr. Tijjani ya ce za a bude sabuwar cibiyar gwajin ne a asibitin Muhammadu Buhari dake Giginyu a nan Kano.

A yanzu haka dai Kano ja da cibiyoyin gwajin cutae guda biyu, ta farko a asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano sai kuma ta biyu a Jami’ar Bayero.

Karin labarai:

Za a kara samar da sabbin cibiyoyin killace masu Corona a Kano

Adadin masu Corona ya haura 200 a Kano

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!