Connect with us

Labarai

Za mu baza jami’anmu don sanya ido kan masu yin bukukuwan Maulidi- Hisbah

Published

on

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce, za ta ba za jami’anta a ko ina a fadin jihar don tabbatar da cewa ana gudanar da bukukuwan Mauludi cikin kwanciyar hankali kuma yadda ya dace.

Mataimakin shugaban hukumar Dakta Mujahiddeen Aminudden, ne ya bayyana hakan ta cikin wata murya da ya aiko wa Freedom Radio.

Wanda ya ce, a irin wannan lokaci wasu mutanen na fakewa da bikin na Maulidi su na yin wasu abubuwan da ba su dace ba, shi ya sa za su baza jami’an na su domin tabbatar da ana gudanar da bikin yadda ya dace.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!