Connect with us

Ƙetare

Za mu yi amfani da soji wajen dakile juyin mulkin da aka yi a Benin – Ecowas

Published

on

Ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma Ecowas ta ce ta shirya wajen taimaka wa Jamhuriyar Benin da sojoji domin daƙile juyin mulkin da wasu sojoji suka yi iƙirarin yi.

Matakin na Ecowas na zuwa ne bayan wani rukunin sojoji ya sanar da kifar da gwamnatin Shugaba Patrice Talon a kafar talabijin ɗin ƙasar a yau Lahadi tare da kafa gwamnatin riƙon ƙwarya.

Wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar ta ce ta ɗora wa sojojin alhakin “duk wani rai da aka rasa” sakamakon yunƙurin juyin mulkin  nasu.

Sai dai hukumomi a ƙasar sun ce sun shawo kan lamurra bayan yunƙurin juyin mulkin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!