Connect with us

Labaran Kano

Za’a baiwa almajirai ‘yan asalin jihar Kano guraben karatu a makarantu – Ganduje

Published

on

Kwamishinan ilimi na jihar Kano Sanusi Kiru ya  ce shirye-shirye sun ringaya sun yi nisa wajen bude makarantun da almajarai da aka dawo da su daga wasu jihohin nan Kano za su yi karatu.

Da yake zagayen duba yadda ayyuka ke gudana a makarantun tsangaya kwamishinan yace tuni gwamnatin ta fara shirin fara baiwa almajirai Yan asalin jihar Kano da aka dawo dasu daga wasu jihohi guraben karatu a makarantun tsangayar

Wakiliyar mu Zahrau Nasir ta ruwaito cewa kwamishinan ilimin na tare da kwamishinan yada labarai na jihar Malam Muhammad Garba Kano inda aka ziyarci makarantun tsangayar dake garin Kanwa a karamar hukumar Madobi da  kumwa wani a karamar hukumar Bunkure

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!