Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

 Zulum sarkin aiki – Inji masu iya magana

Published

on

Daga Nasiru Salisu Zango

farfesa Babagana Umara Zulum shine Gwamna da yanzu ya zama zakaran gwajin dafi a cikin gwamnonin Nigeria.
Kokarinsa da jajircewarsa wajen kare hakkin talaka a salon mulki irin na salihan baya, shine ya zame masa Jari wajen samun karuwa, ba a jihar Borno Kadai ba har ma a Nigeria baki daya.

Gidan radiyon freedom muryar jama’a zai cigaba da kawo muku Shiri na Musamman akan ayyukan Professor Babagana Umara Zulum gwamnan jihar Borno.

za’a yi ne a tasoshin mu dake Kano da Kaduna.

Shirin zaizo da karfe 7.30 na dare a tashar freedom Kaduna, karfe 8 zuwa 10-10:30 na daren Lahadin a tashar Freedom dake Kano.

HON. Tanimu Tahir Mbaya mataimakin gwamnan jihar Borno a Fannin Yada labarai shine ya dauki nauyin kawo shirin.

A kasance damu Dan Jin kokarin Murucin Kan Dutse Bai fito ba sai da ya shirya.

Rubutu daga Nasiru Salisu Zango

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!