Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ƴan sanda 3 sun samu rauni yayin da ƴan bindiga suka buɗe wuta ga jerin gwanon motocin Ganduje

Published

on

Ƴan bindiga sun buɗe wuta ga jerin gwanon motocin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar ganduje a daren jiya talata.

Rahotanni sun ce ƴan sanda uku ne suka samu rauni sakamakon harin da ƴan bindigar suka kai hari ga jerin gwanon gwamna Ganduje.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa gwamnan na Kano yana kan hanyar sa ce ta dawowa Kano daga garin Gusau na jihar Zamfara bayan ya halarci taron gangami na jam’iyyar APC.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!