Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Ƴan bindiga sun kashe sama da mutane 100 a Burkina Faso

Published

on

Ƴan bindiga sun kashe mutane sama da ɗari a ƙasar Burkina Faso.

 

Rahotanni sun ce ƴan bindigar sun kashe mutanen ne a wani ƙauye da ke arewacin ƙasar.

 

A cewar hukumomi a birnin Qagadougou wannan shine hari mafi muni da aka kai kasar a ƴan shekarun nan.

 

Shaidun gani da ido sun shaidawa manema labarai cewa, ƴan bindigar sun kashe mutanen ne a daren jiya juma’a a kauyne Solhan da ke l;ardin Yagha daf da kan iyakar ƙasar da jamhuriyar Nija, a cewar mai magana da yawun gwamnatin ƙasar Ousseni Tamboura

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!