Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ƴan ta’adda dubu 8 ne suka zubar da makaman yaƙin su – Rundunar Soji

Published

on

Babban kwamandan runduna ta bakwai mai yaƙi da ayyukan ta’addanci a ƙasar nan Birgediya Janar Abdulwahab Eyitayo, ya ce zuwa yanzu ƴan bindiga dubu 8 ne suka zubar da makaman su.

Birgediya Janar Abdulwahab Eyitayo ya bayyana hakan lokacin da ya karɓi baƙuncin mai magana da yawun rundunar sojin ƙasar nan Birgediya Janar Onyema Nwachukwu a Maiduguri.

Rundunar sojojin sama ta hallaka kwamandodin ‘yanbindiga biyar a Zamfara

Eyitayo ya ce, ƴan bindigan da ke boye a dajin Sambisa tuni sun watsar da makaman su tare da miƙa wuya ga sojoji.

Sai dai ya alaƙanta nasarar da yadda sojoji suka buɗe wuta a sassan da ake fuskantar matsalar tsaro, dalilin kenan da ƴan bindigar ke bayyana kan su da iyalan su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!