Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta yi shirin daukar mataki na musamman wanda zai kawo karshen sace-sacen dalibai a kasar nan. Shugaban kasar wanda...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya ce ‘yan Najeriya za su yi matukar mamaki idan suka ji sunayen mutanen da ke da hannu wajen sace daliban...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya bukaci ‘yan Najeriya da su daina gaggawar sayen man fetur don tanadi sakamakon fargabar karin farashin man fetur da ake...
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa a gobe Talata ne za ta karɓi kason farko na alluran rigakafin korona ta Oxford-AstraZeneca kimanin miliyan hudu. Sakataren Gwamnatin...