Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Napoli dake kasar Italiya Luciano Spalletti, da kyaftindin kungiyar Dries Mertens sun ce dan wasan kungiyar kwallon kafa ta...
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari gidan gyaran hali na Abolongo da ke garin Oyo. Ƴan bindigar sun...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta ƙasar nan ta sanar da sake dawo da zirga-zirgar jiragen daga Abuja zuwa Kaduna. Wannan na zuwa ne awanni...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Borussia Dortmund Erling Haaland zaiyi jinyar raunin da ya samu. Mai horara da kungiyar, Marco Rose ne ya...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe wasu kamfano 4 mallakin ƴan kasar China da ke sarrafa ledar da aka yi amfani da ita. An rufe kamfanin sakamakon...
Gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin jagoran tsagerun Yarabawa Sunday Igboho. A cewar gwamnatin yana da alaƙa da masu daukar nauyin ƴan ƙungiyar Boko Haram....
Masanin tattalin arziki a sashen tsumi da tanadi na jami’ar Bayero a Kano ya ce, dakatar da zirga-zirga jiragen kasa a Najeriya zai jawo nakasu a...
Wata mata da ta kubuta daga harin jirgin kasa a ranar Alhamis a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta ce, ƴan bindiga ne sun kai hari a...
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta musanta rahoton da dan majalisar dokokin jihar Gazali Wunti ya gabatar da ke cewa an samu asarar rayuka a wani...
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da mutuwar magajin shugaban kungiyar ISWAP Malam Bako. Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro manjo janar Babagana Mongonu ya...