Kungiyar kwallon kafa taB arcelona ta yi rashin nasara a hannun Real Madrid har gida da ci 2 da 1. Wasan dai ya gudana yau Lahadi...
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa wani Malami mai lalurar gani takardar ɗauka aiki kai tsaye. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bai wa ma’aikatar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai ƙaddamar da tsarin gwajin kudin intanet a ranar Litinin. Babban Bankin ƙasa CBN ne ya bayyana hakan a jawabin da daraktan...
A tarihin haduwar Manchester United da Liverpool sun hadu ne sau 202. Inda Manchester United ta yi nasara kan Liverpool sau 81, yayin da ita kuma...
Hukumar shirya gasar cin kofin kwallon kafar firimiya ta Najeriya LMC ta ce Kano Pillars za ta ci gaba da wasa a filin wasan ta na...
A yau Lahadi 24 ga Oktoban shekarar 2021 da muke ciki za’a buga wasan hamayya mafi kayatarwa a duniya tsakanin Barcelona da kuma Real Madrid karawar...
Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta ce, a wata mai kamawa ne sabuwar makarantarta ta koyar da zamantakewar aure za ta fara aiki. Babban Kwamandan hukumar...
Rundunar ‘yansandan jihar Jigawa ta sanar da sauya lokacin rubuta jarabawar daukar aikin sababbin Jami’anta. Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan jihar DSP Lawan Shisu Adam...
Hukumar kula da gidaje gyaran hali ta ƙasar nan ta ce fursunoni 837 da ke jiran shari’a sun tsere Abolongo lokacin da wasu ƴan bindiga suka...
Lamba daya ‘yar kasar Birtaniya Ashleigh Barty, ba za ta samu damar kare kambun gasar WTA da ta lase a shekarar 2019 ba, sakamon killace kanta...