Gwamnatin jihar Kaduna, ta rage ranakun ayyukan gwamnati a jihar zuwa kwana 4 a wani mataki na garambawul da maida aikin gwamnatin zuwa wani mataki na...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester United, ta sanar da nada tsohon mai horar da tawagar Schalke 04, dan ƙasar Jamus (Germany) Ralf Rangnick, a matsayin mai...
Ƙungiyar ƙwallon kwando ta Najeriya, D Tigers ta samu galaba akan tawagar ƙasar Uganda, a wasannin neman cancantar shiga kofin Duniya na FIBA World cup. Najeriya...
Rundunar yan sandan jihar Filato ta tabbatar da kamo ɗaurarru takwas cikin wadanda suka tsere daga gidan gyaran hali na Jos sakamakon harin da ƴan bindiga...
Gwamnatin tarayya ta ce, kamfanin Twitter ya amince da dukkanin sharuɗɗan da ta gindaya masa gabanin ci gaba da gudanar da ayyukan sa a Najeriya. Ƙaramin...