Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, har yanzu tana ci gaba da binciken inda aka ɓoye tsohon shugaban hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta...
Kungiyar kwallon kafa ta Al Sadd dake kasar Qatar, ta ce Barcelona ta biyata dukkanin kudaden da suka kamata, domin daukan mai horar da ‘yan wasan...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta Najeriya ta ce za ta kashe Naira miliyan 143 wajan gyara filin wasa na Obafemi Awolowo dake jihar Ibadan. Ministan matasa...
Bayan shafe sama da shekara guda a ranar Alhamis gwamnatin jihar Kaduna ta dage dakatarwar da ta yi wa wata makaranta mai zaman Kanta dake Unguwan...
Cibiyar kula da yanayin dausayin kasa ta Najeriya, ta horas da ma’aikatan gona da manoma kan tafiyar da yanayin kasa a Najeriya. Yayin bada horon shugaban...