Majalisar dattawa tayi sammacin Ministan ci gaban Matasa da wasanni na kasa Sunday Dare da shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa NFF, Amaju Pinnick, biyo bayan...
Ƴan sanda sun gurfanar da dattijuwar nan Furaira Abubakar Isah a gaban kotu da matashin da ake zargi Isah Hassan. Ana dai zargi dattijuwa Furaira mazaunoyar...
Ana zargin wani mutun kai kimamin shekaru 55 a duniya ya rataye kansa. Da asubahin ranar Laraba aka tarar da mutumin rataye a jikin wata bishiyar...
Kungiyar Kwallon kafa ta Manchester City da ke kasar Ingila tayi nasarar doke Athletico Madrid da ci daya da nema a gasar cin kofin zakarun turai....