Shafin Northern Hibiscus na Aisha Falke wadda aka fi sani da malamar aji ya nemi afuwar Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa kan wallafa hoton amaryarsa. A saƙon...
Sama da mutum 15 ne suka Mutu yayin hadarin wani kwale-kwale da ya Nutse a karamar hukumar Shagari dake jihar Sokoto. Shugaban karamar hukumar ta Shagari...
Ministan yada labarai da raya al’adu Alhaji Lai Muhammad ya ce tarihi ba zai manta da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba kan irin cigaba da...
Hukumar Hisbah a Kano ta tsare wani matashi bisa zargin shunawa mata gabansa tsirara a unguwar Na’ibawa Rimin Hamza. Tun da farko dai matan auren unguwar...