Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Babbar kotu a Abuja ta umarci DSS ta tahumi Emefiele ko ta sake shi

Published

on

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar tsaron farin kaya da ta tuhumi  dakataccen Gwamnan Babban Bankin kasa CBN Godwin Emefiele a kotu cikin mako guda ko kuma ta sallame shi.

Kotun ta ba da umarni ne a lokacin sauraron karar da Emefiele ya shigar gaban ta don tabbatar da ‘yancinsa na dan’adam, inda yake kalubalantar kamawa da tsare shi da Hukumar DSS ta yi.

Tun a ranar 10 ga watan Yunin da ya gabata ne Hukumar DSS ta ba da sanarwar cewa ta kama tare da tsare, Godwin Emefiele.

Rahoton: Abdulkadir Yusuf Gwarzo Garzo

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!