Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

OSUN:kotu ta karyata ikrarin jam’iyyar PDP

Published

on

Kotun daukaka kara ta karya ta ikirarin da jam’iyyar PDP ke yi cewa mai shari’a  Joseph Oyewole na cikin alkalan 3 da za su saurari hukuncin kara takarar gwamnan jihar Osun.

Mai Magana da yawun kotun Sa’adatu Musa Kachalla ta ce mai shari’ar Oyewole bai taba zama manba a kotun dauka karar ba.

Sa’adatu Kachalla ta kuma bayyana cewa jam’iyyar PDP bata kayauta wa mai shari’a Oyewole ba, kan cewa an sanya cikin kunshin alkalan da za su daurari karar.

Haka zalika mai shari’a Oyewole shi ne alkalin kotun daukaka kara ta ynkin jihar Enugu, wace an kirkiru ta ne daga jihar Osun.

A don hakan kotun daukaka karar ta nemi jama’a su yi watsi da ikirarin da jam’iyyar PDP ke yi kan batun.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!