Connect with us

Labaran Kano

Gwamnatin Kano ta siyo kayayyakin yada Da’awa

Published

on

Ganduje yayi Allah wadai da masu sace mutane

Gwamnatin Kano ta siyo kayayyakin da za’a yi amfani da su wajan yada  Da’awa a lungu da sako na jihar nan .

Babban daraktan hukumar dake yada Da’awa ta jihar Kano Malam Murtala Muhammad Adam ne ya bayyana hakan a yayin tattaunawa da Freedom Radio a nan Kano

Malam Murtala Muhammad Adam ya ce lokaci yayi da za’a yi amfani da kayayyakin don yada Da’awa a cikin birnin Kano.

Ya ce sun rarraba kayan ne ga kungiyoyin addinin musulunci da suka hada motoci da Amsa kuwa da dai sauran su.

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!