Connect with us

Labaran Kano

Kai tsaye : Kotun koli ta tattabar da Ganduje a matsayin gwamnan Kano

Published

on

Bayan zaman kotun na yau litinin da safe, kotun koli ta ayyana gwamnan Kano a matsayin wand aya lashe zaben gwamna da aka yi.

A halin da ake ciki magoya bayan Abba Kabir Yusuf da na Ganduje na fita daga kotu bayan yanke hukuncin.

Ku kasance da shafin don cikakken bayani

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!