Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

A karshen watan Satumba za’a gudanar da zabe a hukumomin wasanni na Najeriya-Sunday Dare

Published

on

Ministan matasa da wasanni na kasa Sunday Dare, ya ce a ranar 30 ga watan Satumbar shekarar da muke ciki ta 2021 ne za’a gudanar da zabe a hukumomin wasanni na kasar nan.

Hakan na cikin wata Sanarwa da hukumar ta fitar a ranar 8 ga watan satumbar da muke ciki.

Sanarwar ta ce hukumomin wasanni 6 ne ake saran za’a gudanar da zaben fitar da gwani na wadan da za su jagoranci hukumomin.

Zaben dai zai kasance ne a karkashin kulawar hukumar wasanni ta kasa.

Daga cikin hukumomin wasannin da za su fafata akwai hukumar kwallon kwando data hukumar kwallon zari ruga ta Rugby da ta Tennis da ta kwallon kafa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!